Haduran mota a Najeriya
Iyalan Mai Dalan Gombe guda 6 sun rasu a wani hatsarin mota da ya ritsa da su a hanyar Azare. Gwamnan jihar Gombe ya yi musu ta'aziyya kuma ya halarci janazar
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta bayyana tukin ganganci a matsayin dalilin da yahaddasa hadarin da yayi sanadiyar mutuwar mutane shida da jikkata 21 a jihar Ogun
Mutane sun shiga fargaba bayan wata babbar mota ta kauce hanya tare da kutsawa cikin masallaci bayan idar sallar tahajjud a jihar Neja da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma ya gamu da mummunan hatsarin mota inda ya ci karo da wani direban babbar mota a jiya Alhamis a ƙasar.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a kan titin hanyar Kaduna zuwa Abuja. Hatsarin ya yi sanadiyyar rasuwar mutum 10 yayin da wasu suka raunata.
Wani hadarin babban mota a Tashar Yari ya yi sanadin mutuwar mutum 12 tare da jikkata wasu 28 a kan babban titin Zaria zuwa Kaduna ranar Litinin.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a kan titin Legas-Abeokuta ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan mutum tara. Wasu mutane da dama sun jikkata.
An shiga jimami bayan aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Ondo. Mutum hudu sun rasu yayin da wasu mutum 10 suka samu raunuka daban-daban.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) ta tabbatar da aukuwar wani hatsarin mota wanda ya ritsa da ababen hawa masu yawa a jihar Ogun. Wata mita ta fada kogi.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari