Jihar Rivers
Rahotanni sun nuna cewa ɗan takarar da ya nemi zama gwamnan jihar Ribas a inuwar APC, Tonye Cole, ya tsira da rayuwarsa yayin da wasu yan daba suka fat masa.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya nemi ƴan adawar jihar da su haƙura su marawa zababben gwamnan jihar baya.
Yadda Zamfara da Legas Suka ja Ragamar Jihohin Najeriya Wajen Dogaro da Kai Hukumar Tace Jihohin Sune Sune Akan Gaba Wajen Samar Da Kudaden Shiga Na Cikin Gida
Gwamnan jihar Ebonyi na jam'iyyar APC, David Umahi, ga bayyana dalilansa da ya sa yake ganin Iyorchia Ayu ya taimakai APC da Bola Tinubu a zaben da aka kammala.
Dauke wutar lantarki zai zama wani bakon lamari a manyan biranen Anambra domin Gwamnan Jihar ya shiga yarjejeniyar da za ta sa ayi awa 24 ba a dauke wuta a rana
Gwamnan Ribas Nyesom Wike ya ba wa kafar watsa labarai ta Daar Communication mai AIT/Ray Power FM awa 48 su tattara kayansu su bar ginin da suke ciki a Fatawal
Jam'iyyar PDP mai mulkin jihar Ribas ya kama hanyar lashe zaben gwamnan da aka kammala ranar 18 ga watan Maris, 2023 bayan nasara a kananan hukumomi 23 reras.
Mai neman zama mamba a majalisar dokokin jihar Ribas karkashin inuwar Labour Party, Boma Kasim-Agida, ya shaki iskar yanci kwanaki kaɗan bayan an sace shi.
Ƴan bindiga sun je har gida sun sace sakataren jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙaramar hukumar Ikwerre ta jihar Rivers ana dab da zaɓen gwamna.
Jihar Rivers
Samu kari