Jihar Rivers
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC reshen jihar Ribas, ya ce gwamna Nyesom Wike ya taka rawa mara misaltuwa domin nasarar Bola Tinubu.
Gaskiyar zance ya fito fili dangane da kisan ɗan gwamnan jihar Rivers, Nyesom Eike a ƙasar Amurka. Majiya mai tushe ta fito ta ƙaryata labarin da aka yaɗa.
Charles Adias, jami'in da ke tattara sakamakon zabe na jihar Rivers ya dakatar da aikinsa sakamakon barazana da yace ana yi wa rayuwarsa kan zargin magudin zabe
Charles Adias, baturen zabe na jihar Rivers ya yi korafin cewa magoya bayan jam'iyyar Labour suna barazanar kashe shi saboda zargin cewa zai yi magudin zabe.
Da alama Jam'iyyar Labor Party ta Peter Obi Bataji dadin sakamakon Zaben da Yake Fitowa ba, tayi Kira da Kakkausan Murya Da'a Hanzarta Soke Zaɓen Shugaban Ƙasa
An samu rikicin siyasa a jihohin Bayelsa da Ribas da ke kudancin Najeriya. A bayelsa, wasu bata gari sun harbi wasu mata biyu a yayin da suka je kada kuri'a.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya nuna damuwa da rashin jin dadi bisa yadda na'uarar tantance masu zabe na BVAS ta ki tantance shi da matarsa a wurin zabe.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun farmaki gidan wani jigon siyasar jihar Ribas, sun kone kayayyaki masu daraja a cikin gidan da ke birnin Fatakwal a Kudancin kasa.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mata ta rasu bayan halartar wani taro kan zaben 2023 da ke tafe nan kusa. An bayyana cewa, ba a san silar rasuwarta ba.
Jihar Rivers
Samu kari