Jihar Rivers
Wata kotun daukaka kara da ke zamanta a jihar Legas ta yi watsi da Patrick Tonye-Cole, ya shigar a kan Gwamna Siminalayi Fubara na jam’iyyar PDP.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya bayyana cewa Nyesom Wike zai hana Gwamna Fubara na Rivers sakat.
Kwamitin gudanarwa na APC ta ƙasa NWC karkashin Abdullahi Ganduje ya rantsar da sabon kwamitin rikon kwarya na jihar Ribas wanda zai shafe watanni 6.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Rotimi Amechi ya bayyana cewa ya tafka kuskure yayin da ya tura sunan Wike mukamin Minista a lokacin mulkinsa a jihar Ribas.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya haƙiƙance cewa shi cikakken ɗan ƙabilar Ijaw wanda ba ya shakkar kowane irin ƙalubale da ya same shi.
Ministan Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi karin haske kan dambarwan siyasar da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa tsakaninsa da Gwamna Fubara.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara, kan butulcin da ya yi masa bayan ya hau kan mulkin jihar Rivers.
Kamfanin mai na NNPC ya yi alkawarin dakatar da shigo da mai Najeriya zuwa karshen shekarar 2024 inda ya matatun mai za su fara aiki a watan Disamba.
Ministan Abuja ya yi maganar yadda Gwamnan Ribas ya sa aka kona Majalisa. Wike yake cewa Idan doka ta na aik, babu kabilanci a siyasa kamar yadda aka kawo.
Jihar Rivers
Samu kari