Jihar Rivers
Yan majalisar dokokin jihar Ribas 26 sun yi zama na musamman a rukunin gidajen yan majalisu kwana ɗaya bayan Gwamna Fubara ya rushe zauren majalisar.
Jam’iyyar APC reshen jihar Ribas ta bayyana a ranar Alhamis, 14 ga watan Disamba, cewa duk kokarin sulhunta Fubara da Wike da Tinubu ya yi bai cimma nasara ba.
Tony Adoki daya daga cikin yan majalisar dokokin jihar Rivers ya yi magana kan sake komawa PDP, yan kwanaki kadan bayan ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Yayin da rigima ke kara ƙamari a jihar Ribas, Gwanna Fubara ya rattaɓa hannu kan kasafin kuɗin 2024 wa da aka yi ƙiyasin zai laƙume N800bn a gidan gwamnati.
Zacchaeus Adangor, Atoni janar kuma kwamishinan shari'a na jihar Ribas, ya yi murabus daga mukaminsa ana zaune kalau. Ya rubuta wasika ga Gwamna Sim Fubara.
Babban lauya Femi Falana (SAN) ya yi magana kan rikicin da ya dabaibaye majalisar dokokin jihar Rivers. Falana ya fadi makomar yan majalisar da suka koma APC.
Daya daga cikin mambobin majalisar dokokin jihar Ribas da suka sauya sheƙa zuwa APC, Stewart ta yi amai ta lashe, ta sake komawa jam'iyyar PDP ranar Laraba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta nesanta kanta da rikicin siyasar da ke faruwa a tsakanin Wike da Gwamna Fubara.
Gwamna Siminalayi Fubara ya taya murna ga Ministan Abuja, Nyesom Wike a ranar bikin zagayowar haihuwarsa duk da irin alaka mai tsami da ke tsakaninsu.
Jihar Rivers
Samu kari