Jihar Rivers
Wani lauya masanin doka, Kalu Kalu ya yi magana kan makomar kujerun yan maɓalisar jam'iyyar PDP 27 na jihar Rivers da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Babbar Kotu a jihar Rivers ta raba gardama kan sahihancin shugabancin kakakin Majalisar jihar Rivers inda ta tabbatar da Edison Ehie a matsayin kakakin Majalisar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta samu wa'adin kwana 14 domin gudanar da zaben cike gurbi na yan majalisar dokokin jihar Rivers da suka sauya sheka.
Wani dan majalisar dokokin jihar Ribas, Enemi Alabo, ya yi nuni ga rabuwar kawuna a PDP a matsayin babban dalilin da yasa yan majalisa 27 suka koma APC.
Jigon APC ya bayyana wasu abubuwa da ya hango sun faro a danbarwan siyasar jihar Ribas gabanin lamarin ya kai ga sauya shekar yan majalisar jiha 27 cikin 32.
Ana da labari Jam’iyyar PDP ta bukaci INEC ta sake wani zabe tun da ‘yan majalisan Ribas sun dawo APC, ta ce ‘yan majalisar dokokin jihar Ribas sun rasa kujerunsu.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya shiga ganawar gaggawa da majalisar zartarwa a jihar bayan sauya sheka na 'yan majalisu 27 zuwa APC daga PDP.
Kungiyar Ijaw Nation Congress (INC) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya shiga tsakani kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers.
Yan majalisar dokokin jihar Rivers na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Jihar Rivers
Samu kari