Jihar Rivers
Mata a Rivers sun fito kan tituna suna zanga zangar goyon bayan gwamnatin Tinubu kan dakatar da gwamna Simi Fubara da ya yi. Sun ce an samu zaman lafiiya a jihar.
Jagoran 'yan Neja Delta, Thomas Ekpemupolo Tompolo ya ce yana kokarin sansanta rikicin jihar Rivers tsakanin Simi Fubara da Wike. Ya ce Fubara zai dawo kujerarsa.
Tsohon dan majalisar wakilai, Farah Dagogo ya bayyana rashin jin dadin yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da zababben gwamnan jihar Ribas.
Bayan saba umarninta, wata kotun tarayya da ke Port Harcourt ta bukaci shugaban mulkin jihar Ribas ya bayyana dalilin da yasa ya nada shugabannin kananan hukumomi.
Gwamnonin PDP daga Adamawa, Enugu, Osun, Oyo, Bauchi, Akwa Ibom, Plateau, Delta, Taraba, Zamfara da Bayelsa sun shigar da Bola Tinubu kara kan dokar ta-ɓaci a Rivers
Shugaban rikon jihar Rivers, Ibok-Ete Ekwe Ibas ya nada shugabannin riko a kananan hukumomi 23 duk da kotu ta hana shi. Kotu ta hana shi cigaba da yin nade nade.
Ministan Abuja, Nyesom Ezonwo Wike ya gana da 'yan majalisar da aka dakatar a Rivers. Hakan na zuwa ne bayan an dakatar da gwamna Simi Fubara da mataimakiyarsa.
Hukumar dake fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya (Amnesty Imternational) ta bayyana rashin jin dadin yadda jami'an yan sanda ke keta hakkin masu zanga-zanga.
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Jihar Rivers
Samu kari