Jihar Rivers
Tsohon minista, Rotimi Amaechi ya ce dokar ta-baci da Bola Tinubu ya kafa a Rivers yunkuri ne na tsoratar da gwamnonin da ba za su mara masa baya ba a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi zargin cewa rikicin da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom yana faruwa ne saboda kudi.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya shawarci Gwamna Siminalayi Fubara ya kalubalanci dakatarwar da aka yi masa a gaban kotu.
Tsohon mai bai wa gwamnan jihar Zamfara shawara na musamman, Sani Abdullahi Shinkafi, ya yi fatali da kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar.
Kungiyar IYC ta duniya ta kalubalanci shugaban riko na jihar Ribas bayan ya sanar da dakatar da jami'an gwamnati da gwamna Siminalayi Fubara ya nada.
Wasu daliban lafiya sun nuna kin amincewa da karbar matar shugaban kasa, Remi Tinubu a matsayin uwarsu a yankin Neja Delta bayan dakatar da Fubara.
Shugaban riko na jihar Rivers, Ibok-Ete Ibas ya sauke dukkan masu mukaman da gwamna Siminalayi Fubara ya nada. Ibok-Ete Ibas ya sanar da haka ne a ranar Laraba.
A kokarinta na yaki da cin hanci, Majalisar wakilai ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman cire kariya ga mataimakin shugaban kasa da gwamnoni.
Gwamnonin jihohin Bauchi, Adamawa, Bayelsa, Enugu, Osun, Filato, da Zamfara sun maka Tinubu a Kotun Koli kan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara.
Jihar Rivers
Samu kari