Jihar Rivers
An samu matsala a taron jin ra'ayin jama'a da aka yi a Rivers inda rikici ya ɓarke tsakanin magoya bayan Nyesom Wike da na dakataccen Gwamna Siminalayi Fubara.
Ya sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da kama wata mata mai suna Gift bayan ta yanke mazakutar saurayinta a unguwar Diobu da ke Port Harcourt a jiya Alhamis.
Rahotanni sun bayyana cewa wani abu ya fashe a sashen gas na wani gidan mai a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, mutum biyar sun ji raunuka, motoci sun ƙone.
Ana yawan samun matsala tsakanin gwamnoni da mataimakansu wanda yana farawa ne daga zargi na rashin biyayya, shisshigi daga wasu ‘yan siyasa, ko rauni.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Wike, ya tabbatar da ziyarar Siminalayi Fubara tare da gwamnoni biyu na APC a Najeriya domin sasantawa.
Za ku ji cewa hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye kwayoyi a al'aurarta, sannan ta hadiyi wasu da dama.
Dakataccen gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa bai damu da komawa ofis ba domin ruhinsa ya riga ya fita daga sha'awar mulki a yanzu.
Bayan gwamnonin PDP sun maka Bola Tinubu a kotun koli kan dokar ta-ɓaci a Rivers, shugaban ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar da ke kalubalantarsa.
Wasu mahara da ake zargin ƴan fashin teku ne sun farmaki jiragen ruwa guda 3, sun sace fasinjoji 13 a yankin karamar hukumar Okrika a jihar Ribas jiya Talata.
Jihar Rivers
Samu kari