Kungiyar Manoman Shinkafa
Kungiyar Manoma a Najeriya (AFAN ) ta bayyana cewa wadanda su ka ci bashin kudaden lamuni na CBN yawanci ba manoma ba ne shi yasa samo kudaden zai yi wahala.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.
Tsadar tumatir ta sanya matan babban birnin tarayya Abuja komawa amfani da karas da wasu nau'o'in kayan lambu wajen yin miya saɓanin tumatir da aka saba amfani.
Gwamnan jihar Osun Ademola Nuruddeen Jackson Adeleke, na shirin samar da motocin hawa da rage ranakun zuwa aiki a jihar domin rage raɗaɗin cire tallafin mai.
Gagarumin rikici ya rincabe tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kwara inda aka halaka manomi daya tare da kone kurmus gidajen jama'ar yankin sama da guda 500.
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya ba da umarnin kama wadanda suka dafa abinci mara dadi wajen wani shagali na Kirsimeti da aka shirya a makon da ya gabata.
Dabbobin makiyaya sun auka gonakin jama’a yayin da ake shirin yin girbi. Amma Miyetti-Allah tace gonakin suna kan hanya ne don haka dabbobi suka yi masu barna
Hukumar kididdiga ta Najeriya, NBS, ta bada bayanin yadda farashin kayan abinci suka tashi a watan Yuli a kasar. A cikin rahoton da ta wallafa na wasu zababen
FCT Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da Dalar Shinkafa guda milyan daya da kungiyar manoman shinkafa RIFAN ta tara a birnin tarayya Abuja.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari