Kungiyar Manoman Shinkafa
Gagarumin rikici ya rincabe tsakanin manoma da makiyaya a jihar Kwara inda aka halaka manomi daya tare da kone kurmus gidajen jama'ar yankin sama da guda 500.
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, ya ba da umarnin kama wadanda suka dafa abinci mara dadi wajen wani shagali na Kirsimeti da aka shirya a makon da ya gabata.
Dabbobin makiyaya sun auka gonakin jama’a yayin da ake shirin yin girbi. Amma Miyetti-Allah tace gonakin suna kan hanya ne don haka dabbobi suka yi masu barna
Hukumar kididdiga ta Najeriya, NBS, ta bada bayanin yadda farashin kayan abinci suka tashi a watan Yuli a kasar. A cikin rahoton da ta wallafa na wasu zababen
FCT Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da Dalar Shinkafa guda milyan daya da kungiyar manoman shinkafa RIFAN ta tara a birnin tarayya Abuja.
Babban bankin Najeriya CBN ya fara barazanar amfani da yan sanda wajen damke manoman da suka ki biyan bashin da suka karba karkashin shirin Anchor Borrowers.
Kwamitin majalisar dattawa kan aikin noma ya ce ana shigo da shinkafa a kalla metric tan miliyan biyu ta sumogal a kowacce shekara a kasar nan duk da nomanta.
Gwamna Oluwarotimi Akeredolu na jihar Ondo ya shawarci Shugaba Muhammadu Buhari kada ya janye dokar da ya saka na haramta shigo da shinkafa daga kasashen ketare
Babban Bankin Najeriya ya bayyana mafita ga tsadar abinci da ake fuskanta a Najeriya. Ta ce ta shirya yadda za ta karya farashin shinkafa a kasar don kowa.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari