Kungiyar Manoman Shinkafa
Bola Tinubu ya ce a fito da shinkafa, masara ton 102, 000, 000, a rabawa talakawa. Ministan labarai ya sanar da matsayar da aka cin ma bayan zaman su a Aso Villa.
Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwiwar gwamnatin tarayya sun shirya farfado da harkar noma a jihar. Gwamnatin za ta ba manoman rani man fetur kyauta.
Gwamnatin jihar Katsina ta tallafawa manoma 2,040 da kayan noman rani da suka hada da injinan ban ruwa a wani shiri da take yi na bunkasa sana'ar noman rani a jihar.
Wasu tsagerun yan bindiga sun tarfa wasu manoma biyu a gonakinsu a yankin Yangtu da safiyar ranar Talata a jihar Taraba sun yi ajalinsu, mutane sun ruɗe.
Tsohon Shugaba Obasanjo ya ba Gwamnati shawarar tattalin arziki, ya bukaci a haramta shigo da kaya daga kasar Sin domin a iya inganta masana’antun da ke gida.
Wasu daga cikin mutanen da su ka ci gajiyar lamunin Korona sun koka kan yadda bankin CBN ke kwashe musu kudade a kokarin kwato kudaden daga mutane.
Gwamnatin Adamawa ta kare kanta dangane da matakin sanya hoton gwamna Ahmadu Finfiri a jikin buhunan shinkafar tallafin rage zafin cire tallafin man fetur.
Kungiyar Manoma a Najeriya (AFAN ) ta bayyana cewa wadanda su ka ci bashin kudaden lamuni na CBN yawanci ba manoma ba ne shi yasa samo kudaden zai yi wahala.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya rabawa magidanta 13,000 kyautar kayayyakin abinci a karamar hukumar Gwoza da ke jihar. Mutanen da aka bai wa.
Kungiyar Manoman Shinkafa
Samu kari