Rabiu Kwankwaso
Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace idan ya samu dama zai gayara tare da ɗaga kasar nan zuwa sama.
Kwanaki kaɗan bayan fama yaƙin neman zaɓe, yar takarar gwamnan jihar Ogun a inuwar NNPP, Jackie Adunni Kassim, ta raba gari da jam'iyyar bisa zargin cin amana.
A jiya a dare ne Dr. Hakeem Baba Ahmed yace za su yi zama da duka masu neman mulki a 2023 domin gano ‘dan takara da zai fi taimakon mutanen Arewacin Najeriya.
Atiku Abubakar ya kama hanyar Abuja da nufin fara kamfe. Ba a San Inda ‘Dan takaran shugaban kasa na APC, Bola Tinubu Ya Shiga ba, Peter Obi Ya Dakata da kamfe.
Mun tattaro maku martanin Mutane Yayin da Gwamna Ganduje Ya yi Kicibis da Kwankwaso a Filin Jirgi. Yanzu babu ga maciji tsakanin Rabiu Kwankwaso da magajinsa
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Kwankwaso, ya ziyarci gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari a ranar Lahadi.
Wasu jiga-jigan NNPP da aka hana takara a Osun sun ce jam'iyyarsu ba za ta lashe zabe ba. A maimakon su yi biyu-babu, sai suka bi jam'iyya mai mullkin Najeriya.
Hasashe ya nuna Peter Obi ya sha gaban APC, PDP da NNPP a takara. Idan hasashen We2Geda Foundation ya tabbata gaskiya, Peter Obi ne zai zama shugaban Najeriya.
NNPP ta na fuskantar barazana a 2023 a Kano, domin Ibrahim Shekarau ya zama Ala-ka-kai, Hukumar INEC tace Shekarau zai yi takarar Sanata ba Rufai Hanga ba.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari