Rabiu Kwankwaso
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigerian People Party, NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso shine kan gaba a sakamakon zaben jihar Kano da kuri’u masu yawa.
Za a ji labari cewa Jam’iyyar LP ta doke Asiwaju Bola Tinubu da Atiku Abubakar a rumfunan zabe har 10. Sakamakon da ake samu ya nuna LP tayi kokari a Legas.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya samu nasararsa ta farko a zaben shugaban kasa Najeriya dake gudana yau Asabar a fadin tarayya. Kwankwaso ya lashe rumfarsa..
Labarin da aduminsa daga makarantar sakandaren dake garin Kwankwaso, karamar hukumar MAdobi ta jihar Kano da sanyin safiyar nan. Ana zargin wani mai mota.,
Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, ya yi hasashen cewa Atiku Abubakar, na jam’iyyar PDP ne zai gaji Shugaba Muhammadu Buhari.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya ce an kai wa magaya bayansa hari ne don hana shi shiga Kano.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yana daya daga cikin mutanen da za su fafata a zaben ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
Yadda Tururuwar Mutane Sukayi Farin Dango A Kano Domin Tarbar Kwankwaso a Kano, Garin da ya kasance mahaifa ga Dan takarar shugabancin Kasa a jamiyyar NNPP
Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso su na harin shugabanci tare da Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar. Bisa al’ada, zaben Najeriya ya koma tsakanin Jam’iyyu biyu
Rabiu Kwankwaso
Samu kari