Jam'iyyar PDP
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce ikirarin da APC ta yi cewa ya ciyo bashin kusan Naira biliyan 100 a asirce karya ce da ba ta da tushe ballantana makama.
Hon. Udeh Okoye ya kama aiki a matsayin sabon sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa bayan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara, wanmdda ta sauke Sanata Samuel Anyanwu.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi nadamar yadda aka ci fuskar Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso har ta kai ya tattara magoya bayansa sun fice daga cikinta.
Kakakin kungiyar matasan jam’iyyar PDP na kasa, Dare Glintstone Akinniyi, ya bayyana shirin jam’iyyar na sauke Tinubu da APC daga mulki a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta mika sakon jaje ga iyalan mutanen da iftila'in harin bam ya ritsa da su a Sokoto. Ta bukaci gwamnati ta ba da diyya.
Wani jigo a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ya bukaci ka da a tsayar da dan Arewa takara a zaben shugaban kasa na 2027. Ya hango matsala idan aka yi hakan.
Gwamnonin jihohin Rivers da Bayelsa sun kawo karshen rikici kan rijiyar mai da aka shafe shekaru 22 ana yi a tsakaninsu wanda suka yi yarjejeniyar janyewa daga kotu.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya zargi gwamnatocin APC da rashin fadawa yan Najeriya gaskiya game da halin da kasar ke ciki sabanin na PDP.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2027 da damar da Bola Tinubu ke da ita inda ya ce kwarewarsa a siyasa zai ba shi damar yin nasara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari