Jam'iyyar PDP
Duk da rigingimun cikin gida da suka dabaibaye jam'iyyar PDP, Amofin Beulah Adeoye ya karɓo katinsa na zama cikakken ɗan jam'iyya a jihar Oyo ranar Litinin.
Jam'iyyun adawa sun nemi dalilin ware N27bn ga tsofaffin shugabanni. Gwamnati ta ware biliyoyin ne a kasafin kudin 2025 don kula da tsofaffin jagororin.
Hon Ojezele Osezua Sunday, mamba a majalisar dokokin jihar Edo ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki ranat Litinin, 23 ga watan Disamba, 2024.
PDP ta fusata da mutuwar yan Najeriya yayin turereniyar karbo abinci. Jam'iyyar ta zargi gwamnatin Tinubu da rashin tausayi da ingantaccen tsari.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya ba jam'iyyarsa ta PDP shawara kan hanyar dawowa kan madafun ikon kasar nan a zaben 2027 da ke tafe.
Tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom da Rivers a mulkin soja, Manjo-janar Godwin Osagie Abbe ya riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 21 ga watan Disambar 2024.
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta kan jagoranci na kwarai da hada kan al'umma yayin daurin auren dansa a birnin Asaba.
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan jihar a karkashin inuwar jam'iyyar PDP ya koma APC. Tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin jihar Imo ya koma APC.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce bai fara tunanin neman shugabancin Najeriya ba a yanzu, hankalinsa na kan sauke nauyin al'ummar jihar suka ɗora masa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari