Jam'iyyar PDP
Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar Labour, Peter Obi yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana dashi kan sulhu a PDP.
Gabannin 2023, akalla ‘ya’yan jam’iyyar APC mai mulki 1,000 ne suka sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP mai adawa a karamar hukumar Lagos Mainland a ranar Talata.
Dan takarar shugaban kasa na babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa zai kafa gwamnati mai hada kan kasa idan yayi nasara a zabe mai zuwa.
Magoya bayan Mahmoud Maijama'a Ajiya, dandan takarar jam'iyyar gwamna na jam'iyyar All Progressives Congress, APC a Bauchi da ya koma PDP sun juya masa baya.
PDP za ta karbe Legas da akalla jihohi 25 a zaben Gwamna da na Shugaban kasa. Iyorchia Ayu wanda shi ne Shugaban jam’iyyar PDP a Najeriya ya bayyana wannan.
Dirama ta faru a birnin Jos bayan da aka kammala taron gangamin APC, 'yan jam'iyyar adawa sun yi shara da wanke inda su Tinubu suka taka da sauran jama'ar APC.
A ranar Talata, wasu hadiman Gwamna Darius Ishaku na jihar Taraba sun sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar Labour Party gabannin babban zaben 2023.
Jam’iyyar PDP tayi martani game da kuskuren da dan takaran kujerar shugaban kasan jam’iyyar APC, Bola Tinubu, yayi yayin taron kaddamar da yakin neman zabensa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Abiya ta sanar da nutuwar tsohon shugabanta kuma babban jigo, Chief Ndid Okereke, da safiyar ranar Litinin 14 ga watan Nuwamba, 2022
Jam'iyyar PDP
Samu kari