Jam'iyyar PDP
Jam'iyya mai kayan marmari wato NNPP ta amshi dubunnan magoya bayan PDP a jihar Gombe. Ɗan takarar gwamna a jam'iyyar shine ya tarbe su zuwa jam'iyyar ta su
Yayin da ake raɗe-raɗin cewa tawagar gwamnan jihar Ribas ta fara shirin zaɓar Tinubu a matsayin wanda zasu goyawa baya, jam'iyyar PDP ta bayyana gaskiya kan
Jam'iyyar PDP tana jimamin rashin magoya baya, yayin da jam'iyyar APC kuwa ke murna tare da farin ciki sabvida samun karin magoya baya a cikinta gabanin zaben
A maimakon tsohon Gwamnan jihar Bauchi, Mohammed A. Abubakar ya bi bayan AVM Sidique Abubakar mai ritaya, yana tare da Gwamna Bala Mohammed ne a zaben 2023.
Ademola Adeleke ya ce ana bin Gwamnatin jihar bashin N400bn. Gwamna Gboyega Oyetola ne ya laftowa Jiharsa bashin Naira Biliyan 18 da ya rasa zaben tazarce.
A Taraba, Shugabannin Jam’iyyar Labour Party sun dakatar da Shugabar LP. Shugabar da aka dakatar daga ofis har na tsawon watanni 6 ta ce sharri ake yi mata
Mutane da dama daga 'yan jam’iyyar PDP ne a karamar hukumar Mashi ta jihar Katsina suka bayyana sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki. Sun samu tarbar manya.
Yayin da harkokin kamfe ke cigaba da kankama, mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, zai ziyarci jihar Anambra ranar Alhamis.
kamar yadda kungiyar kiristocin arewacin kasar nan suka sanar da rashin nuna goyan bayansu ga Tinubu, sukuwa kiristocin kudu sun goyi bayansa a wata sanarwa
Jam'iyyar PDP
Samu kari