Jam'iyyar PDP
Akwai wasu jihohi 5 da ka iya zama matsala ga dan takarar shugaban kasa na APC duk da kuwa mallakin jam'iyyarsa ne. Akwai yiwuwar Tinubu ya rasa kuri'unsu.
Gwamnonin kudu maso kudancin Najeriya sun zauna a babban birnin jihar Bayelsa ranar Laraba, sun yanke shawarin cewa suna nan tare da Atiku da Okowa a zaben 2023
Bisa al'adar siyasa a zaben shugaban kasa a Najeriya, dan takarar shugaban kasa yana yin nasara a jihohin da jam'iyyarsa ke da gwamnoni a kan karagar mulki.
Jam'iyyar APC ta bayyana jin dadinta ga yadda rikicin cikin gida a jam'iyyar PDP ke kara kamari yayin da ake tunkrara zaben 2023 mai zuwa nan da bai ga mai rai.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da koran dan takarar gwamnan PDP a zaben 2023 mai zuwa. A baya babban kotun tarayya ta soke zaben fidda gwanin PDP yanzu ma haka.
Wata kungiyar goyon bayan PDP a jihar Sokoto ta sauya sheka zuwa APC a makon nan. Wannan na zuwa ne cikin wata sanarwa da aka ba manema labarai a jiha ta Arewa.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama kuma jigo a jam'iyyar PDP, Osita Chidoka, ya soke ɗan takarar shugaban kasa a inuwar NNPP kan kalamansa na faɗuwar PDP.
A ranar Talata, 22 ga watan Nuwamba, gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi ya sanar da Nyesom Wike cewa shima ya zama dan kungiyar Gwamonin G-5, yanzu sun koma G-6.
Wata kungiyar matasan da ake ji da ita ta sauya sheka zuwa LP, ta kuma bayyana goyon bayanta ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP Peter Obi a zabe badi.
Jam'iyyar PDP
Samu kari