Jam'iyyar PDP
Kasa da wata daya gabanin babban zaben shugaban ƙasa, tsohon Sakataren NNPP a shiyyar kudu maso gabas wanda ya koma PDP ya ce mulki ya fi karfin Kwankwaso.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Ayodele, ya yi hasashe kan sabbin kalubale dake gaban Peter Obi, Atiku Abubakar da Bola Tinubu gabannin zabe.
Kasa da wata ɗaya tal gabanin zaben shugaban ƙasa da yan majalisun tarayya, Hamza Dalhat, mai wakiltar Batagarawa, Rimi da Charanci ya sauya sheka zuwa PDP.
Jam'iyyu siyasa 40 a Najeriya waɗanda INEC ta soke rijistarsu ta hannu gamayyar jam'iyyu watau CUPP sun ce Atiku da gwamna Okowa ne suka dace da ƙasar nan.
Mai neman zama gwamnan jihar Legas a inuwar jam'iyyar PDP, Mista Jandor, ya gamu da illar yan daba yayin da ya je kamfe karamar hukumar Surulere ranar Jumu'a.
Dino Melaye, kakakin kwamitin yakin zabe na dan takarar shugaban kasa na jam'iyya PDP, Atiku Abubakar ya ce tsohon shugaban kasa, IBB, yana goyon bayan Atiku.
Gwamnatin Jihar Edo za ta rufe duk wani masallac, coci, kulob da gidan cashewa a garin muddin ba su saka na'uarar daidaita sautin da ke fitowa daga cikinsu ba.
Babbar Kotun tarayya mai zama a Abuja, ta yanke hukuncin kwace kujarar Sanata daga jihar Akwa Ibom sakamakon sauya sheka daga PDP a shekarar da ta gabata .
Yayin da babban zaɓe ke ta kara matsowa, jam'iyya mai kayan marmari ta kara yin rashi mai girma a jihar Bauchi, kanin ɗan takarar gwamna da wasu sun koma PDP.
Jam'iyyar PDP
Samu kari