Jam'iyyar PDP
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya, Peoples Democratic Party, PDP, ta kori Sanata Chimaroke Nnamani da ya yi kaurin suna wurin yi wa Bola Tinubu na APC kamfe.
Kusan mako biyu Da kwaɗa Atiku da ƙasa a zaben shugaban kasan 2023, wasu jiga-jigai da mambobin jam'iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa APC mai mulki a jihar Ondo.
Duniya Juyi Juyi ce Yayin daYan Jam'iyyar APC a Nasarawa Sukayi Tawaye Samfurin Abi Nagarta Sunce Atafau, Zasu Dangwalawa PDP Kuri'u a Zaben Gwabna Nan Nas
Gabannin zaben gwamnoni a Najeriya, an yi kazamin karo tsakanin yan daban APC da PDP a jihar Bauchi lamarin da ya kai ga mutuwar mutum 1 da jikkata wasu 15.
Wanda wakilci Atiku Abubakar wajen tattara kuri’un jihar Ogun a zaben Shugaban kasa, Johnson Fatoki ya gaji da zama a Jam’iyyar PDP, ya sauya-sheka zuwa APC.
Babbar jam'iyya adawa ta ƙasa PDP ta musanta jita-jitar da mutane ke yaɗawa cewa mai neman zama gwamnan Katsina, Yakubu Lado Dan Marke ya janye daga takara.
A shirinsa na ganin sun kawar da jam'iyyar APC daga kan madafun iko, 'yan takarar gwamnan na jam'iyyu huɗu a jihar Nasarawa sun janye wa takwaransu na PDP.
Alh. Atiku Abubakar, dan takarar Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya gana da IBB a Minna
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Isah Ashiru Kudan, ya bayyana cewa idan aka zaɓe shi gwamnan jihar zai yi sulhu da ƴan bindigan da ke a jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari