Jam'iyyar PDP
Wani matashi ne ya dankara ‘Dan majalisa da kasa bayan nasarorinsa a 2007, 2011, 2015 da 2019, hakan ya nuna Allah SWT ne yake bada mulki ga wanda ya so ga kowa
A zaben Nuwamban 2023 da za a shirya, Sanata Dino Melaye ya samu takarar Gwamnan Jihar Kogi a karkashin Jam’iyyar PDP. Dino Melaya zai tunkari Ahmad Usman-Ododo
Labarin da muke samu daga jihar Sokoto ya bayyana cewa, Aliyu Magatakarda Wamako ya sake lashe zaben sanata da aka yi a jihar ta Sokoto, an dage zaben a baya.
‘Yan NNPP sun karu a Jihar Kano, nasarar Jam’iyyar NNPP ta karu a zaben majalisa. Muhammad Bello Shehu ya doke Aminu Sulaiman Goro da Shuaibu Abubakar a Fagge
A zaben yau ne za a su wanene za su zama Sanatocin jihar Sokoto da na Zamfara ta tsakiya. Mun tattaro zabukan Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci da ake jira.
Wani masanin siyasa a Abuja ya bayyana matsayarsa da kuma abin da yake hange game da zaben da ake karasawa a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Yayin da ake kawo karshen zaben gwamna a jihar Adamawa yau 15 ga watan Afrilu, 2023, mun haɗa maku abubuwa 4 da ya kamata ku sani game da manyan yan takara 2.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Adamawa, ta bayyana shirin ta na yin nasara a zaɓen cike gurbin gwamnan jihar na ranar Asabar. Tace ta shirya tsaf
Gwmana Aminu Waziri Tambuwal na Sakkwato ya naɗa sabbin shugabannin riko a kananan hukumomi 23 da ke faɗin jihar gabanin a shirya zaben Ciyamomi da Kansiloli.
Jam'iyyar PDP
Samu kari