Jam'iyyar PDP
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Ogun, ta shirya yanke hukuncinta kan shari'ar da ke ƙalubalantar zaɓen gwamna Abiodun a ranar Asabar.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kaduna ta yi watsi da karar farko da Gwamna Uba Sani ya shigar a kan PDP da dan takararta, Isah Mohammed Ashiru.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya yi martani kan nasarar da ya samu a kotun zaɓen gwamnan jihar. Gwamnan ya buƙaci ƴan adawa su ba shi haɗin kai.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Ebonyi ta zartar da hukuncinta kan zaɓen gwamnan jihar. Kotun ta tabbatar da nasarar gwamna Nwifuru na jam'iyyar APC.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto, ta sanar da cewa za ta yanke hukunci kan shari'ar zaɓen gwamnan jihar a ranar Asabar, 30 ga watan Satumba.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Gombe ta tabbatar da nasarar gwamna Inuwa Yahaya na jam'iyyar APC, ta yi watsi da ƙarar PDP da ɗan takararta.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamna ta kori karar jam'iyyar PDP da ɗan takarar ta na gwamna da suka kalubalanci nasarar gwamna Otu na jihar Kuros Riba.
Tsohon Ministan ayyuka a Najeriya ɗan asalin jihar Edo, Chief Mike Oziegbe Onolememen, ya sanar da ficewa daga jam'iyyar a wata takarda da ya rubuta.
Babban jam'iyyar hamayya na ƙasa watau PDP ta yi zargin cewa akwai wani abu a ƙasa dangane da wutar da ta laƙume wasu kayayyaki a Kotun Ƙolin Najeriya.
Jam'iyyar PDP
Samu kari