Jam'iyyar PDP
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Legas ta sanya ranar da za ta yanke hukunci kan ƙararrakin da ke ƙalubalantar nasarar gwamna Sanwo-Olu.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya sha alwashin ci gaba da yin taka tsan-tsan sannan ya ce ba zai ba da kai bori ya hau ba ga masu son sace baitul malin jihar.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Benue, ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia na jam'iyyar All Progressives Congress.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya yaba wa hukuncin da kotun sauraron ƙorafin zaben ta yanke na tabbatar da nasarar da ya samu a zaben watan Maris.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya ya soke filayen wasu tsoffin gwamnoni uku da suka yi mulki a karkashin inuwar jam’iyyar PDP. Peter Obi na cikinsu.
Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamna mai zama a Jos, babban birnin jihar Filato, ta amince da nasarar gwamna Caleb Mutfwang na jam'iyyar PDP.
Hukumar yan sandan farin kaya ta Najeriya (DSS) ta kama mamban majalisar dokokin jihar Ogun da wasu mutane 5 bisa zarginsu da hannu a kisan Sagamu.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya da na jiha mai zama a Jos ta sauke mambobin majalisar dokokin Filato guda uku daga kan kujerunsu.
Femi Adesina, kakakin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana wasu daga cikin coci-coci da jam'iyyar PDP da wasu na jikin Buhari a matsayin makiyansa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari