Jam'iyyar PDP
Shugaban riko na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Umar Damagum, ya magantu kan dalilin da ya sa bai hukunta wadanda suka ci dunduniyar jam'iyyar ba.
Jam'iyyar APC a jihar Anambra a hukumance ta karbi sanatoci biyu da su ka hada da Sanata Ifeanyi Ubah da Sanata Uche Ekwunife zuwa APC bayan barin jam'iyyar YPP.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Alex Otti na jami'yyar LP a yau Asabar.
Siyas ata fara zafi a ɓangaren manyan jam'iyyu biyu, APC da PDP, yayin da ake tuɓkarar raba gardama a kotun kolin Najeriya kan zaben gwamnan jihar Nasarawa.
Yayin da ake dakon hukuncin Kotun Koli, an yi hasashen wanda ya fi alamun haske a tsakanin Gwamna Abba Kabir na Kano da Caleb na Plateau da Dauda Lawal na Zamfara.
Al'ummar Musulmi a jihar Plateau sun yi martani kan alakarsu da Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau inda su ka ce ba ya nuna mu su wariya a jihar.
Allah ya yi wa tsoffin yan majalisar wakilai biyu daga jihar Kwara rasuwa. Yan majalisar biyu sun mutu ne cikin awanni 48 a tsakani. Gwamnan jihar ya yi martani.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar dan jam'iyyar PDP, Dennis Rowland Chinwendu a zaben.
Kotun daukaka kara ta sake kwace kujerar dan Majalisar jihar Plateau guda daya tilo da ya rage a jami'yyar PDP inda ta bai wa Farfesa Theodore Bala Maiyaki nasara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari