Jam'iyyar PDP
Femi Fani-Kayode ya yi wa dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Dino Melaye ba’a kan gayen da ya sha a zaben gwamna na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Dan takarar PDP, Dino Melaye, ya zargi jam’iyyar APC da yin murdiyya a zaben gwamnan jihar Kogi, yana mai cewa kuri’arsa bata yi amfani ba a zaben.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar Yabo da Shagari, Umar Yusuf Yabo, ya raba kayan tattali da dama ga mutanen matsaɓarsa domin rage zaman kashe wando.
Bayo Onanuga, mai baiwa shugaba Tinubu shawara ya taya Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP murnar samun nasara a zaɓen Gwamnan jihar Bayelsa da aka kammala.
Bayan tattara sakamakon zaben dukkan kananan hukumomi a jihar Bayelsa, Gwamna Diri na jam'iyyar PDP ya na ba da ratar kuri'u sama da dubu 65 a zaben jihar.
Kotun daukaka kara ta sanya ranar Laraba 15 ga watan Nuwamba a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin shari'ar zaben gwamnan jihar Nasarawa a Arewacin Najeriya.
Ana daf da zaben gwamna jihar Bayelsa, wani nazarin tarihin jiyar da Legit Hausa ta yi, ya yi bayani kan gwamnonin da suka jagoranci jihar daga 1999 zuwa yau.
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya (INEC) ta ayyana Duoye Diri na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Bayelsa.
Shugaban kasa Tinubu, taya murna ga tazarcen Gwamna Hope Uzodimma na Imo da Douye Diri na Bayelsa, da kuma zababben gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo.
Jam'iyyar PDP
Samu kari