Jam'iyyar PDP
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya ki amincewa da saka kwai a jerin abincin da za a siyar a farashi mai rahusa.
Majalisar dokokin jihar Edo ta umurci alkalin alkalan jihar samar da kwamitin mutanen da za su duba zarge-zargen da ake yi wa mataimakin gwamnan jihar don tsige shi.
Stanley Ekezie, wani jigo a jam'iyyar PDP a jihar Imo, ya ce masu zaɓe ne suka jefa Najeriya a mawuyacin halin da take ciki ta hanyar zaben gurbatattun 'yan siyasa.
Tsohon dan takarar gwamnan PDP a jihar Gombe, Abdulkadir Hamma Saleh ya ba shugabannin jam'iyyar a jihar kyautar kudi har N7.8m domin yin azumi cikin walwala.
Hukumar EFCC ta sake bankado da maganar karkatar da kudin makamai da ake zargin tsohon shugaban PDP, halliru Bello a mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju, ya yi magana kan umurnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar na aiwatar da rahoton Steve Oronsaye.
A karshe, Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ta tare a gidan gwamnatin jihar da ke birnin Osogbo bayan kammala gyaran da aka yi na tsawon lokaci.
Tsohon gwamnan Benue, Sanata Gabriel Suswam ya nuna sha'awar neman kujerar shugabancin jam'iyyar PDP ta kasa domin maye gurbin Dakta Iyorchia Ayi.
Yayin da ake jimamin kisan sojoji akalla 16 a jihar Delta, Gwamna Sherrif Oborevwore ya yi Allah wadai da harin inda ya sha alwashin daukar mummunan mataki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari