Jam'iyyar PDP
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha ya yi alfahari bayan ya fice daga jami'iyyar PDP inda ya ce dukkan jiga-jiganta sun watsar da ita a yanzu kamar yadda ya yi.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC a jihar Bayelsa sun ja kunnen Shugaba Bola Tinubu kan alaka da Gwamna Douye Diri inda suka ce maci amana ne na ƙarshe.
Dele Momodu ya zargi Shugaba Bola Tinubu da yin aiki tukuru domin tada zaune tsaye a jam’iyyar PDP da sauran jam’iyyun adawa a Najeriya gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Barista Ibrahim Shema ya watsar da jami'yyar PDP mai adawa inda ya sauya sheka zuwa APC mai mulkin jihar a yau Alhamis.
Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba ya amince da biyan sabon mafi karancin albashi N40,000 ga ma'aikatan jihar yayin bikin ranar ma'aikata a Najeriya.
Yayin da ake bikin ranar ma'aikata a Najeriya, jami'yyar PDP ta bukaci a binciki Nasir El-Rufai kan korar ma'aikata 27,000 ba tare da biyansu hakkokinsu ba.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta ce gwamnatin Tinubu ba za ta iya aikata komai ga 'yan Najeriya ba. Sakataen kungiyar ne ya bayyan haka a yau Laraba
Shugaban jam'iyyar APC, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar ta ke ta kwace mulkin jihar Ondo daga hannun APC mai mulki.
Jam'iyyar PDP a matakin gundumar ta dakatar da Awaji-Inombek Abiante, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Andoni/Opobo a jihar Ribas a ranar Litinin.
Jam'iyyar PDP
Samu kari