Jam'iyyar PDP
Tsohon sanatan Kogi ta Tsakiya, Sanata Dino Melaye, ya caccaki tsohon gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, bayan sun yi kacibus a wajen wani taron PDP.
Gwamnonin da suka ɗare kan madafun iko karkashin inuwar jam'iyyar PDP sun bayyana cewa ba bu ajendar canja shugabancin APC a taron NEC ranar Alhamis.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun kwace iko da hedkwatar jam"iyyar PDP da ke birnin tarayya Abuja, sun tabbatar da cikakken goyon baya ga Wike da Damagum.
Hadimin Atiku Abubakar, Demola Olarewaju, ya yi magana kan abin da ka iya faruwa a wajen taron kwamitin zartaswa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Wani jigon jam'iyyar APC mai mulki ya roƙi mambobi 60 na majalisar wakilan tarayya da su yi haƙuri kada su sauya sheƙa daga babbar jam'iyyar adawa PDP.
Kungiyar 'yan majalisar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bukaci fusatattun 'ya'yan jam'iyyar da su janye kararrakin da suka shigar a kotu.
A Majalisar Dattawa akwai tsoffin gwamnonin 13 yayin da hudu daga cikinsu da wasu sanatici ba su gabatar da wani kudiri ba a Majalisar bayan shigowarsu.
Wasu miyagun ƴan bindigan daji sun je har ƙofar gidan sakataren jam'iyyar PdP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara, Musa Ille, sun harbe shi har lahira.
Yayin da ake shirye-shiryen tunkarar zaben 2027, shugabannin jam'iyyar PDP da APC a Najeriya na fuskantar barazana bayan sanar da dakatar Abdullahi Umar Ganduje.
Jam'iyyar PDP
Samu kari