Jam'iyyar PDP
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa kasa gyara Najeriya cikin shekara daya kan mulki.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Yusuf ya ce abu ne mai matukar wahala Atiku Abubakar da Peter Obi su hade guri guda domin tunkarar zaben 2027.
Dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar Labor a zaben 2023, Peter Obi ya bayyana sharuddan yin hadaka tsakaninsa da Atiku Abubakar domin kayar da Bola Tinubu a 2027.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bayelsa da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da Gwamna Douye Diri a matsayin zababben gwamnan jihar Bayelsa.
Jigon PDP ya zabi Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun da takwarorinsa na jihohin Delta da Adamawa, Sheriff Oborevwori da Ahmadu Fintiri matsayin gwarazan shekara.
Yayin da ake shirin korar shugabannin kananan hukumomin jihar Rivers, wani daga cikinsu ya gargadi Gwamna Fubara inda ya ce babu wanda ya isa tube shi a kujerarsa.
Dan majalisar dokokin jihar Adamawa, Hon. Abdulmalik Jauro Musa ya rasu da safiyar yau Juma'a 24 ga watan Mayu a kasar India bayan shan fama da jinya.
Gabriel C. Onyendilefu, tsohon Akanta Janar a jihar Abia da kuma tsohon shugaban ƙaramar hukuma sun tattara bar jam'iyyar PDP, sun koma jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya taya Mai Martaba Muhammadu Sanusi na II murnan sake dawowa kan sarautar jihar Kano bayan rusa masarautu biyar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari