Jam'iyyar PDP
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Cosmos Ndukwe, ya sanar da canja sheka. Ya yi bayanin ne a yau Litinin cikin wata wasika
Jam'iyyar PDP ta lashe dukkan kujerun ciyamomi 33 a zaben kananan hukumomin jihar Oyo da aka gudanar a ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, sai dai APC ta yi martani.
Yayin da ake shirye-shiryen zaɓen gwamna a jihar Edo, wani fitaccen jigon APC, Kingsley Topa, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP domin taimakawa Gwamna Obaseki
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Daga cikin masu neman takarar kujerar gwamnan jihar Ondo karkashin PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar, Agboola Ajayi ya lashe tikitin takarar jam'iyyar.
An shiga wani irin yanayi bayan rasuwar tsohon sanata a jihar Enugu, Ayogu Eze wanda ya wakilci Enugu ta Arewa a Majalisar Dattawa daga shekarar 2007 zuwa 2015.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Siyasar jihar Imo ta sake daukar zaf yayin da jiga-jigan PDP ke ci gaba da ficewa daga jam'iyyar. Na baya-bayan nan shine shugaban jam'iyyar wanda ya yi murabus.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta sanya yau Alhamis 25 ga watan Afrilu a matsayin ranar gudanar da zaben fidda gwani inda ta ware daliget 627 domin yin zaɓe a jihar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari