Jam'iyyar PDP
Gwamna Ademola Adeleke ya yi martani kan rudani da aka samu na bayyanar 'First Lady' biyu a jihar kan tarbar matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ziyara ta musamman ga dakataccen sanatan Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi ranar Litinin.
Tsohon hadimin Dakta Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya caccaki ɗan takarar shugaban kasa, Peter Obi kan rashin tabuka wani abu lokacin da ya ke mulki.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Rilwan Olanrewaju, ya shawarci dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya koma PDP.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Oyo, Bosun Oladele ya caccaki 'yan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi inda ya yabawa Shugaba Bola Tinubu.
Aliyu Kwarbai ya bar PDP bayan an ki daukar mataki kan Nyesom Wike. Matashin ‘dan siyasa ya yi watsi da jam’iyyar da ya dade yana goyon baya a jihar Kaduna.
Yayin da Gwamna Ademola Adeleke ke bayyana kansa a matsayin Musulmi kuma Kirista a lokaci guda, jam'iyyar APC da PDP sun gwabza kan ainihin addinin gwamnan.
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari