Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Za a ji labari Kamfanin BUA ya rubuta takarda bayan barazanar ‘yan majalisar dokokin Kogi na karbe masa fili, BUA yace Gwamnatin Kogi za ta iya karbe filin.
Hukumar AEDC, ta gutsure wutar lantarkin gidan gwamnatin jNiger, wutar majalisar jihar da ta babban asibitin Minna da sauransu kan bashin N1.8b da ake bin su.
Rashin wutar lantarki ginin da 'yan majalisar wakilai ke gudanar da zaman majalisar bayan gyaran da ake yi a zauren majalisar ya tilastawa majalisar dage zama.
Kungiyar ma'aikatan lantarki a Najeriya watau National Union of Electricity Employees (NUEE) ta sake barazanar kashe wutar kasar gaba daya idan gwamnati ta ki
Gwamnatin Tarayya a daren ranar Talata ta ce wutar lantarki ta inganta a karkashin gwamnatin Shugaba Muhammdu Buhari matuka idan aka kwatanta da yadda ta ke a
Bayan ‘Yan Kwanaki da Shawo Kan Matsala, Ma’aikatan Wuta Na Barazanar Yajin-Aiki. Tattaunawa da shugabannin NUEE da SSAEC ya dauki salo na dabam a garin Abuja.
Mun gano yadda Isa Ali Pantami ya yi bakin kokarinsa wajen ganin ba a kara farashin yin waya da hawa yanar gizo ba. Pantami ya tsaya tsayin daka a bakarsa.
Sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ta samar da wutar lantarki mafi yawa a karkashin mulkin Shugaba Buhari fiye da sauran gwamnatocin farar hula da suka wuce.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Neja saboda bashin da ta ke bi da ya haura Naira Biliyan 1.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari