Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta fara rarraba kyautar na'urorin samar da wutar lantarki ta amfani da hasken rana (solar), a cikin wani shiri da take yi na rage raɗaɗin da.
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Daga farko watan Yulin 2023, kudin wuta zai iya kara tsada a Najeriya saboda babban bankin kasa ya cire sabani a kasuwar canji, hakan zai jawo karin wahala.
Wani matashi ya rasa ransa yayin da ake zargin ya shiga cikin tiransifoma don satar wayoyin ciki, ma'aikatar wuta ta gargadi mutane kan aikata hakan anan gaba.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
Za a ji labari Gobara ta tashi a gidan da Gwamnan Kano mai barin Gado, Abdullahi Umar Ganduje, zai tare bayan ya sauka daga mulki a ranar 29 ga watan Mayu 2023.
Za a ji Shugaban kasa ya amince da kwangiloli domin gyara wutar lantarki a Daura. Gwamnatin tarayya ta yarda ayi ayyukan wuta a jihohin Katsina, Yobe da Ogun.
Mazauna Dan Lawal da ke unguwar Kurmin Kogi a karamar hukumar Ikara ta jihar Kaduna sun koka kan yadda suka shafe shekaru takwas babu wutar lantarki a yankin.
Shugaban hukumar kula da wutar lantarki ta kasa Sunusi Garba ya haramtawa ma'aikatan kamfanin rarraba wutar lantarki cajar kudade a hannun kwastomomin da aka ya
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari