Rikicin PDP
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya yi ganawar sirri da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a yayin da jam'iyyar ke fama da rikici.
APC a jihar Abia ta shiga rudani, duk wasu Shugabannin jam’iyyar sun ce ba za su goyi bayan takarar Tsohon Minista watau Dr. Uche Ogah a kan Ikechi Emenike ba.
A hirar da aka yi da shi, Ayo Fayose yace zai yi wuya jam’iyyar PDP da Atiku Abubakar su iya kai labari, yace sai an yi sulhu da Peter Obi kafin a iya doke APC
Daraktan sadarwa na tawagar yaƙin neman zaɓen shugaban kasa a inuwar PDP, Dle Momodu, ya ce har yanzun G5 na nan daram a cikin jam'iyyar PDP basu fita ba .
Nyesom Wike ya fita daga lamarin Atiku Abubakar, Gwamnan ya nuna zai ba Peter Obi gudumuwar cin zaben shugaban kasa a duk lokacin da ya zo yin kamfe a Ribas.
Rigimar cikin gida ya jawo abubuwa sun jagwalgwalewa PDP a Katsina. Atiku Abubakar da PDP sun shiga rudani a Katsina, an yi Shugabannin Jam'iyya 2 a kwana 30
Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar Labour, Peter Obi yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana dashi kan sulhu a PDP.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya jaddada cewa gwamnonin tsagin G-5 na nan kan matsayarsu ta ganin an gayara kuskuren da aka yi a baya kan yarjejeniya .
An ji Mai girma Gwamna Nyesom Wike yana maganar yadda zaben 2023 zai kasance. Nyesom Wike yace mutanensa na Ribas ba za suyi ‘SAK’ a Zaben Shugaban kasa ba
Rikicin PDP
Samu kari