Rikicin PDP
Majalisar dokokin jihar Ribas ta ce za ta sa kafar wando ɗaya da Gwamna Siminalayi Fubara kan rashin sanya hannu a dokokin da ta zartar, ta ce ba za ta yarda ba.
Wani jigo a babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratuc Party (PDP) ya fadi dalilin da ya sanya jam'iyyar ba ta hukunta tsohon gwamnan Rivers Nyesom Wike ba.
Duk da an tunbuke shi Philip Shaibu bai da niyyar dawo da motocin ofis. Tsohon mataimakin gwamnan ya ce masu neman ya dawo da motocin ba su da tausayi.
Akwai gwamnoni fiye da 20 da suka sauya jam'iyya bayan sun shiga ofis. A Sokoto, Attahiru Bafarawa, Aliyu Magatakarda Wamakko da Aminu Tambuwal sun canza gida.
Wasu da suke ikirarin ‘ya ‘yan APC ne suna neman raba Abdullahi Ganduje daga jam’iyya. Kafin haka, wannan matalsa ta faru da Uche Secondus da Iyorchia Ayu a PDP.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha ya yi alfahari bayan ya fice daga jami'iyyar PDP inda ya ce dukkan jiga-jiganta sun watsar da ita a yanzu kamar yadda ya yi.
Dele Momodu ya zargi Shugaba Bola Tinubu da yin aiki tukuru domin tada zaune tsaye a jam’iyyar PDP da sauran jam’iyyun adawa a Najeriya gabanin zaben 2027.
Jam'iyyar PDP a matakin gundumar ta dakatar da Awaji-Inombek Abiante, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Andoni/Opobo a jihar Ribas a ranar Litinin.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Cosmos Ndukwe, ya sanar da canja sheka. Ya yi bayanin ne a yau Litinin cikin wata wasika
Rikicin PDP
Samu kari