Sheikh Aminu Daurawa
Sheikh Abdallah Usman Gadon Kaya da Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, sun bayyana rashin jin daɗinsu da kuma yadda suke ganin za a tari hanzarin lamarin.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Ismaeel Buba Ahmed, ya yi martani akan sabanin da ya shiga tsakanin Daurawa da gwamnatin jihar.
Bayan Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa, jigon APC, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi martani kan lamarin inda ya ce abin da ya fada ya tabata.
Bashir Ahmad ya ce Gwamna Abba ya kwancewa Hisbah zani a kasuwa, shi ya sa Daurawa ya ajiye aikinsa. Ya ce bai kamata Abba ya fadi laifin Hisbah a bainar jama'a ba.
Shugaban hukumar Hisbah, Sheikh Ibrahim Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa inda ya ce bai ji dadin maganganun da suka fito daga jihar Kano ba.
Abba Kabir Yusuf ya fadawa Hisbah ko da gyara zaka yi dole ne ka yi wannan gyaran cikin doka da bin tsari. Kalaman Gwamna Abba Gida-Gida sun tabo kuskuren Hisbah.
Ganin yadda matsalar tsaro ke ci gaba da ta'azzara, Sheikh Aminu Daurawa ya ba gwamnatin Shugaba Tinubu satar amsa, kan hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar.
Za a ji cewa lauyan fitacciyar ’yar TikTok, Murja Ibrahim Kunya, Barista A. U. Haji, ya ce mahukunta na neman jefa rayuwar wadda yake karewa cikin hatsari.
Rahotannin da mutane ke yadawa na cewa Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano ba gaskiya ba ne, kamar yadda Legit ta gano.
Sheikh Aminu Daurawa
Samu kari