Jihar Oyo
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya waiwayi hukumomin tsaro da suka haɗa da yan sanda da sojoji da sauransu domin tabbatar da tsaro mai inganci a jiharsa.
Babban malamin Musulunci a jihar Oyo, Sheikh Abdulfatai Muhali Alaga ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 80 a duniya a yau Talata a Ibadan.
Mazauna garin Ibadan na jihar Oyo, sun bayyana jin dadinsu bayan da suka samu ruwan sama na farko a shekarar 2024, a ranar Alhamis, 4 ga watan Janairu.
Uwargidan shugaban kasa Remi Tinubu ta ziyarci iyalan tsohon gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu, wanda ya rasu bayan ya yi fama da rashin lafiya.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bada umarnin tafiya hutu na zaman makoki sakamakon rasuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ranar Laraba.
Gwamna Seyi Makinde ya sha alwashin ba zai biya ko sisi ga tsaffin ciyamomin kananan hukumomin jihar ba da ya kora har sai Kotun Koli ta umarce shi.
Hukumar EFCC reshen jihar Oyo ta gurfanar da matashi mai suna Olaniyan Gbenga Amos Kan zargin damfarar biliyan daya na zubin hannun jari, an daure shi shekaru 75.
Babbar Kotun Tarayya ta rufe asusun bankunan gwamnatin jihar Oyo kan basukan ciyamomin kananan hukumomin a jihar da ya kai biliyan 3.5 tun shekarar 2019.
Hukumar kashe gobara ta jihar Oyo ta tabbatar da cewa gobara ta lakume gidan tsohon gwamnan Oyo, marigayi Adebayo-Akala. Mutum biyu sun mutu, daya ya jikkata.
Jihar Oyo
Samu kari