Jihar Oyo
Wata kungiya ta yi bayani filla-filla kan dalilin da ya sanya jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta faɗi zaɓen gwamnan jihar Oyo a hannun jam'iyyar PDP.
Wasu mahara da ake kyautata zargin makiyaya ne sun illata dalibai da malamai a wafa amakarantar Sakandire da ke jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis din nan.
Dan takarar gwamnan jihar Oyo a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Teslim Folarin, ya taya wanda ya kayar da shi zabe murnar nasara.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde na PDP, ya bayyana cewa zai yi aiki hannu da hannu da gwamnatin zaɓabben shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na jam'iyyar APC.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), ta ayyana Seyi Makinde a mnatsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Oyo da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Sakamakon zaben gwamna ya fara fitowa a hukumance daga jihohin Najeriya, musamman jihar Oyo da ke Kudu maso Yammacin Najeriya. Ga cikakken sakamakon a nan.
Wasu miyagu da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki tawagar kamfen PDP a Ibadan ranar Alhamis, sun yi ajalin kansilan PDP, sauran sun tsira.
Yayin da rage kwanaki kasa da 5 zaben gwamna a jihar Oyo, gwamna Seyi Makinde ga samu ƙarin babban goyon baya daga ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar SDP.
Gwamnatin jihar Oyo ta bayyana sanyawa masallaci sunan gwamna Makinde na jihar, inda MURIC ta ce sam hakan bai dace ba kuma dole a gaggauta sauya sunan nasa.
Jihar Oyo
Samu kari