Jihar Oyo
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na jam'iyyar APC ya lallasa sauran abokan hamayyarsa a zaben shugaban kasa da aka yi a jihar Oyo. Ya yi nasara a kananan hukumomi 33.
Mai neman shugabancin Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya ziyarci gwamnan Oyo, Seyi Makinde a Ibadan yau Alhamis.
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya dauke wani fitaccen basaraken da ya shekara 77 yana bauta a masarautar Alaafin na Oyo rasuwa. An fadi tarihinsa kadan.
'Yan sanda a jihar Oyo sun gurfanar da wasu mutum 2 kan zarginsu da kama basaraken kauyensu tare da lallasa masa bakin duka. Sun yi yunkurin tayar da tarzoma.
Ana gobe za a yi taron, Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta dage gangamin kamfen dinta na shugaban kasa da aka shirya yi a jihar Oyo a ranar Talata.
An harbe mutum daya yayin wata arangama tsakanin yan daba da jami’an tsaro a garin Ibadan, jihar Oyo. Mazauna jihar na zanga-zanga kan karancin mai da Naira.
Biyo bayan zanga-zangar da matasa suka fara wanda ya si ya rikide zuwa rigima a garin Ibadan ranar Juma;a, gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya dakatad da kamfe.
Lamarin karancin takarudun Naira ya fara muni inda wasu fusatattun matasa sun fara zanga-zanga a garin Ibadan jihar Oyo inda suka fasa ofishin gwamnan jihar.
Wasu 'yan daban sun kai farmaki kan tawagar kamfen din Gwamna Makinde na jihar Oyo.Sun dinga jifa tare da harbi inda suka lalata wasu daga cikin motocin kamfen.
Jihar Oyo
Samu kari