Jihar Osun
Jami'an hukumar yaki da rashawa ta yi wa tattalin arzikin kasa ta'anatti, EFCC, sun kama a kalla mutane uku da ake zargi da sayan kuri'un masu zabe a zaben gwa
Jihar Osun - Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, bai isa wurin kada kuri’a ba sa’o’i bayan an fara kada kuri’a a zaben gwamnan jihar Osun. Rahoton.
Yayin da yanzu haka ake cigaba da kidaya kuri'u, babbar jam'iyyar hamayga watau PDP ta shiga gaba a sakamakon farko da ma'aikatan INEC suka ayyyana a Osun.
Tsohon gwamnan Jihar Osun, Rauf Aregbesola, ya gujewa zaben gwamna da ake yi a jihar Osun.Jaridar Daily Trust tattaro cewa Aregbesola, wanda a halin yanzu ya k
Gboyega Oyetola, gwamnan Jihar Osun, ya ce shi mutane za su sake zaba. Da ya ke magana da manema labarai bayan ya jefa kuri'arsa a ranar Asabar, Oyetola ya ce m
Jihari Osun - Wasu jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, sun ce suna lura da yadda abubuwa ke gudana a zaben gwamnan jihar .
Jihar Osun - Dan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party, Ademola Adeleke, ya bayyana dalilin da ya sa ya tsallaken layi a rumfunan zaben sa domin.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya bukaci musulman jihar Osun da su sake zabar gwamna Gboyega Oyetola na jam'iyyar APC a karo na biyu domin shi musulmi ne kamar su.
A gobe ne al'ummar jihar Osun zasu yanke wanda zai cigaba da jagorantar jihar na tsawon shekaru hudu masu zuwa, gwamna Oyetola ya samu gaggarumin goyon baya.
Jihar Osun
Samu kari