Jihar Osun
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya sanya dokar kulle a wasu ƙananan hukumomi biyu na jihar. Gwamnan ya ɗauki matakin ne bayan rikici ya ɓarke.
Ministan ruwa da shuɗin tattalin arziƙi, Adegboyega Oyetola, ya bayyana goyon bayansa ga matakin kora da dakatarwan da APC ta Osun ta yi wa wasu mambobi.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu bayin Allah a jihar Osun. An salwantar da rayukan mutane masu yawa a dalilin hatsarin motar da ya auku cikin dare.
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta dauki matakin dakatarwa kan wasu mambobinta 26 da ake zargin da cin amana da kuma raba kan jam'iyya bayan korar wasu 84.
An kori mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) 84 wadanda ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola, kan cin dunduniyar jam’iyya.
Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.
'Yan addinin gargajiya a Najeriya sun samu ranar hutu a wannan shekarar, inda aka ware musu rana ta musamman domin su huta, an kawo jihohin da suka yi hakan.
Gwamna Ademola Adeleke na Osun ya yi martani kan mukamin hadimi kan wurin ninkaya da ya bayar, sauran gwamnoni sun ba da mukamai irin haka na daban a jihohinsu.
Gwamnatin jihar Osun ta dakatar da wani basaraken gargajiya mai suna Abeeb Agbaje daga shiga harkokin Hada-hadar filaye a yankin da yake jagoranta. Matakin.
Jihar Osun
Samu kari