Nuhu Ribadu
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya tabbatar da sakin yara hudu da aka sace a Millennium City, sakamakon nasarar kwamitin yarjejeniyar zaman lafiya da aka kafa.
Yayin da mutane 58 suka kubuta daga hannun yan bindiga, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya tabbatar da cewa ko sisin kwabo ba a biya ba wurin sakinsu.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna, Shehu Sani ya ji dadin yadda ofishin mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro ke gudanar da aikinsa a kasar nan.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu ya gargadi 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa da su shiga taitayinsu su daina ta'addanci.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta musanta hannu a shirin gudanar da taron addu'a kan halin kunci da tsadar rayuwa da ake fama da su.
Mai dakin shugaban, Oluremi Bola Tinubu da masharcin shugaban kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu za su jagoranci babban taron addu'a na kasa domin neman dauki.
Rundunar sojin Najeriya ta yi martani ga Nuhu Ribadu inda ta ce babu wani jami’in soji da ke taimaka wa ‘yan ta’adda, ‘yan fashi da sauran masu addabar kasar.
Gwamna Dauda Lawal da Malam Dikko Radda sun gana da ninistan tsaro, Badaru Abubaƙar da mai ba da shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu kan matsalar tsaro.
Nuhu Ribadu
Samu kari