Matasan Najeriya
Wani bidiyo mai ban dariya ya nuno lokacin da wasu matasa uku suka tunkari wata budurwa sannan suka duka don rokonta lambar wayarta a madadin abokinsu.
Shugaban kamfanin Meta wanta ya hada da 'Facebook' da 'Instagram' ya ce masu shafuka na kasuwanci za su fara biyan makudan kudade har Naira dubu 27 duk wata.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta rabu da saurayinta bayan shafe shekaru biyu su na soyayya da juna saboda ya ki ya doke ta da bulala sannan ba ya daure ta.
Wata tsohuwa 'yar shekara 95 da ba ta taba yin aure ba ta bayyana yadda mahaifinta ya hana ta yin aure saboda bambancin akida na Kiristanci a jihar Imo.
Wata yar Najeriya da ke karbar makudan kudade a matsayin ma’aikaciyar jinya ta bayyana cewa albashinta na farko a Najeriya ya kasance N20k kuma tana wahala.
Wata matashiya yar Najeriya ta mutu a cikin jirgin Egypt Air a hanyarta ta zuwa Landan, kasar Birtaniya. Yan uwan marigayiyar sun koka kan rashin samun bayani.
Wata mata mai suna Maryam Zakari da aka fi sani Asabe ta kwarawa dan cikinta ruwan zafi kan zargin neman mata a Calabar da ke cikin jihar Kuros Riba.
Wani matashi ya yi ajalinsa babansa da ya haife shi a yankin Rumuaghaolu na ƙaramar hukumar Obio Akpor a jihar Ribas saboda ya hana shi wasu kuɗin da ya nema.
Wani matashi ya farmaki Faston cocinsu tare da sara masa adda har sai da ya kashe shi har lahira a jihar Delta, rundunar 'yan sanda ta bazama neman shi.
Matasan Najeriya
Samu kari