Matasan Najeriya
Wata matashiyar budurwa ta yi fice a soshiyal midiya bayan ta baje kolin sauyawar da ta yi a dandalin TikTok. Matashiyar ta taba yin tallar gyada a titi.
Hauhawar farashin kayayyaki da canjin kudi na shafar rayuwar matasan Najeriya, bisa ga labarin da wani matashi da ke zaune a jihar Kano ya bayar.
Wasu matasan yara sun yi martani ga kwarewar sabon malaminsu a yaren Turanci a TikTok, malamin ya kuma iya Yarbanci da Hausa, manyan yaruka a Najeriya.
Gwamnatin jihar Benue ta ayyana rahoton da ke yawo a kafafen yaɗa labarai cewa matasa sun ci mutuncin Gwamna Alia a matsayin ƙarya mara tushe balle makama.
Da alama wani dalibi da ya yi asarar kudin karatunsa gaba daya a caca zai samu rangwame. Hakan ya kasance ne yayin da wani da ya ci N102m a caca ya waiwaye shi.
An shiga jimami bayan rasuwar shahararren matashin mawaki mai suna Oladipopu Olabode Oladimeji da aka fi sani da Oladips wanda ya rasu a daren jiya Talata.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta bayyana irin kyautar da ta samu na naira dubu daya bayan tafi kowa shahara a cikin dalibai, ta wallafa shaidar biyan kudin a Twitter.
An shiga jimami a jihar Ƙano bayan an tsinci gawar wani matashi da ya rataye kansa har lahira. Marigayin matashin ya bar saƙo bayan ya rataye kansa.
A jiya ne wani mai mota ya yi ajalin 'yan mata biyu masu sharan titi a Legas yayin kauce wa jami'an LASTMA, ya mika wuya a daren jiya Litinin 13 ga watan Nuwamba.
Matasan Najeriya
Samu kari