Matasan Najeriya
Obabiyi Aishah Ajibola, ‘yar Najeriya ce da ta lashe gasar kyau na musulman duniya wacce aka yi a Jarkata kasar Indonesia a ranar 18 ga watan Satumban 2013.
Wani matashi dan Najeriya Abraham Airaodion, ya samu karramawa bisa gaskiyarsa bayan mayar da kudi 100,000 AED (N11,166,682.37) da wani fasinja ya manta da su.
Hukumar kula da masu yi wa kasa hidima NYSC ta haramta wa duk wani matashi shiga sansaninta da ke fadin kasar nan matukar bai yi riga-kafin cutar Coronavirus ba
Wani matashi ya jawo cece-kuce yayin da ya aika manyan karnuka domin su fatattaki jami'an wutan lantarki yayin da suka zo yanke masa wuta a gidansa. Ga dai bidi
Matasan arewa sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta sauya salon tsarin tsaro tare da sallamar mai bayar da shawara kan tsaron kasa, Monguno, kan rashin tsaro.
Najeriya kasa ce wacce Ubangiji ya albarkata da mutane masu fasaha a bangarori daban-daban, wani matashi, Femi Olamide yaro ne daya hada mota da kananan karafa.
Gwamnatin Buhari ta bayyana bukatar daukar mataki kan yadda adadin 'yan Najeriya ke karuwa. Ta ce ya kamata a dauki mataki saboda wasu matsaloli da za su tasu.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna yadda zuba makudan kudi a cacar wasanni ya mamaye lungu da sako a Najeriya, ya zama tamkar jinin wasu matasa da manyan mutan
Burin duk wani da nagari shine son ganin ya kyautata wa iyayensa ta hanyar dauke masu duk wasu dawainiya nasu da zaran ya kawo karfi da kuma ganinsu a wadata.
Matasan Najeriya
Samu kari