Majalisar dattawan Najeriya
Danbarwa ta ɓalle a zauren majalisar dokokin jihar Edo yayin da shugaban majalisar, Agbebaku ya dakatar da mambobi 3 kan tsoron bokaye da yunkurin tsuge shi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce duk matsalolin da Najeriya ke fama da su Godwin Emefiele ne ya jawo su. Amma Tinubu ya dukufa wurin nemo mafita.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da halin da tattalin arzikin kasar nan yake ciki a yanzu.
Ana rade-radin cewa gwamnatin tarayya ta yi wa Sanatoci da 'Yan majalisa karin albashi. Mun tattaro martanin jama’a yayin da aka ji an kara albashin majalisa a boye
Bayan dawowa Majalisar Dattawa da aka sabunta a yau Talata 30 ga watan Afrilu, wasu sanatoci sun ba hammata iska kan yadda tsarin wurin zama ya ke.
Majalisar dattawan Najeriya ta ce idan ya kaimu ta dawo hutu za ta iya sake duba matakin dakatarwan da ta ɗauka kan Sanata Abdul Ningi, ta dawo da shi.
Ministan wutar lantarkin Najeriya ya shawarci yan kasa da ka da su kuskura su biya kudin wutar da ba su sha ba. Ya bayyana haka ne a gaban kwamitin majalisa
Sanata Olubiyi Fadeyi, ya koka an karin kudin lantarki da gwamnatin tarayya ta yi inda ya ce yana kashe Naira miliyan daya a biyan kudin wutar lantarki kowane wata.
Dattijon ƙasa kuma tsohon ɗan majalisar tarayya a jamhuriya ta biyu, Sidi Ali, ya kwanta dama ranar Alhamis da yammaci. Ya rasu yana da shekaru 86.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari