Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na kara kasafin kudin 2025 zai inganta tattalin arziki.
Majalisar tarayya ta mika sunayen mutum 11, ciki har da ‘ya’yan manyan ‘yan siyasa, domin ba su mukaman daraktoci a hukumar Cigaban Arewa maso Yamma (NWDC).
Mataimakin shugaban Majalisar Dokoki, Hon. Benjamin Kalu ya karanto bukatun da aka gabatar na kirkiro sababbin jihohi 31 daga yankuna shida na Najeriya.
Sanata Ned Nwoko wanda ya sauya sheƙa zuwa APC ya fara cika baki, ya gargaɗi gwamnan jiharsa ta Delta da ya yi zamansa a PDP kar ya yi gigin sauya sheƙa.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya fito da shirin ba da tallafin noma na Naira biliyan 2.79 ga ga matasa 558 a Arewa ta Yamma.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Bola Ahmed Tinubu na sauke kwamishinonin INEC a jihohin Sakkwato, Abia da Adamawa daga ka muƙamansu.
Shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje ya ce sun shirya kwato jihar Delta daga hannun PDP a zabe mai zuwa. Ya fadi haka ne yayin karbar Sanata Nwoko
Sanata Barau Jibrin da Bamidele sun maida martani ga Abba Moro yayin da ya yi ikirarin cewa sauya sheƙar Sanata Ned Nwoko ta saɓa wa doka saboda PDP ba rabe ba.
Sanatan Ned Nwoko, mai wakiltar mazaɓar jihar Delta ta Arewa ya canza sheƙa daga PDP zuwa jam'iyyar APC a hukumance a zauren Majalisar Dattawan Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari