Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu wa kudirin mayar da zaben gwamnoni da shugaban kasa rana 1 a Najeriya. Ana sa ran za a fara aiki da shi a 2027.
An samu barkewar hayaniya a majalisar dattawa yayin da aka fara zama kan korafin cin zarafin da Sanata Natasha Akpoti ta shigar kan Godswill Akpabio.
Tsohon Mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura kan shugabannin Majalisar Tarayya kan amincewa da dokar ta ɓacun Tinubu a jihar Ribas.
Bayan korafin kiranye ga Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Hukumar INEC ta ki amincewa da lamarin da cewa ba su cika sharudan da ya kamata ba bisa doka.
Dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti ta shigar da ƙorafin shugaban kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawa, Imasuen gaban kwamitin LPDC.
Lauyan da ke kare Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ya nuna yatsa ga gwamnatin jihar Kogi kan yunkurin da ake yi na raba ta da kujerarta a majalisar dattawa.
Mutane sun nuna damuwa kan yadda Sanata Abdul Ningi ya fito bakin titi yana rabawa ƴan acaba da sauran mutanen mazaɓarsa kyautar N1,000 a watan azumi.
Shari'ar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio ta dauki sabon salo bayan alkali ya cire hannu daga shari'ar. Akpabio ne ya shigar da korafi a gaban kotun.
Yayin da ake shirin yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye, INEC ta gudanar da taro kan lamarin bayan fiye da masu zabe 250,000 sun sa hannu kan bukatar hakan.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari