Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Lawan ya fito ya musanta batun shirin ficewa daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar APC.
Hukumomin DSS da NIA na bincike kan halartar Sanata Natasha taron IPU. Hukumomin za su gano ko Natasha ta karya dokoki ko an shirya hakan don cin zarafin Najeriya.
SERAP ta maka Akpabio a kotu kan dakatar da Akpoti-Uduaghan, tana mai cewa hakan ya saɓa wa doka, kuma tana neman kotu ta hana majalisa sake dakatar da ita.
Tsohon gwamna kuma sanata mai wakiltar Kudancin Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya ce PDP ta kudiri aniyar hambarar da APC a zaben 2027 da ke tafe.
Kwamitin ladabtarwa zai saurari shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti kan zargin cin zarafi, sanatoci da dama za su ba ds shaida.
Ana ta hasashen karfafa siyasa bayan tsohon Sakataren Gwamnatin Kano, Dr. Abdullahi Baffa Bichi, da Muhammad Diggol sun kai ziyara ga Sanata Barau Jibrin.
Ma'iakatar ilimin kasar nan ta ce idan aka amince da kudirin gyaran haraji da Bola Ahmed Tinubu ya aika ga majalisar dokokin kasar nan, TETFund zai samu matsala.
Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirorin haraji, ta soke bukatar karin VAT, ta samar da sabuwar Hukumar Haraji ta Najeriya, tare da kafa kotun korafe-korafen haraji.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari