Majalisar dattawan Najeriya
An zarge shi da hada baki da wasu da suka hada da wani dan siyasan APC da wasu kamfanoni guda biyar a wannan wawura ta kudaden jama'a a wasu lokuta a baya.
A watan da ya gabata ne Shugaba Buhari ya sanar da zabar Rhoda Gumus, farfesar injiniya a jami’ar Niger-Delta domin maye gurbin Lauretta Onochie, hadimarsa.
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma sanata mai ci, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana wa majalisa kudirinsa na neman kujerar shugaban ƙasa a zaben 2023 dake tafe.
Ƙungiyar kwadugo ta ƙasa, NLC, ta sanar da janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a faɗin Najeriya domin nuna adawa da shirin gwamnati na zare tallafin mai
Majalisar Najeriya ta sake yin garambawul ga dokar zabe na kasar inda ta amince da tsari guda uku da jam'iyyu za su iya amfani da shi don fitar da yan takararsu
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya ce Gwamnatin Tarayya za ta cigaba da rancen kudi matsawar hukumomin da ke samar da kudade shiga ba su dinga yin kokar
Sanatocin Najeriya sun gabatar da wani kudiri da ke neman a hana masu gidajen haya karbar kudin shekara daga masu yin haya, cewa ba kowa ne ke da karfin ba.
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai, ya ce sabon kudirin gyaran dokokin zaben za a gabatar da shi a zauren majalisa nan da ranar Larabar nan zuwa.
Majalisar dattawan Najeriya ta dawo daga hutun Kirsimeti da sabuwar shekara a yau Talata, 18 ga watan Janairu, jim kadan bayan nan sai ta shiga ganawar sirri.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari