Majalisar dattawan Najeriya
'Yan PDP, NNPP da LPda za su je majalisa su na kokarin yakar jam'iyyar APC. Nyesom Wike ba zai yarda PDP ta birkitawa APC lissafi a takarar shugaban majalisa ba
‘Yar APC ta shiga sahun masu neman zama Shugabar Majalisar Tarayya. ‘Yar majalisar ta ce maza sun rike madafan iko, sam ba a damawa da ‘yanuwanta mata a siyasa.
Tun da an zabi Bola Tinubu da Kashim Shettima, Osita Izunaso yana ganin idan za ayi adalci, Kudu maso gabas ya kamata a kai kujerar shugaban majalisar dattawa.
Hon. Mark Tersee Gbillah ya ce akwai wasu kudi da ake zargin sun yi kafa a Najeriya, wasu jami’an gwamnati sun karbi kudin da ba su shiga asusun gwamnati ba.
Sanata Dino Melaye, daya daga cikin neman tikitin PDP a zaben gwamnan Kogi ya caccaki Gwamna Nyesom Wike saboda furucin da ya yi a kansa a baya-bayan nan.
Gwamna Nyesom Wike ya yi watsi da yiwuwar nasarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben gwamnan jihar Kogi idan har ta ba Dino Melaye tikitinta.
Mao Ohuabunwa, tsohon dan majalisa mai wakiltar Abia ta Arewa ya ce Sanata Orji Kalu bai cancani zama shugaban majalisar zubi ta 10 don yana da sharia da EFCC.
Kwanan nan Gwamnoni APC za su hadu da ‘Yan majalisar NWC da Bola Tinubu. Kwanaki kadan suka rage a rantsar da sabuwar majalisar tarayya, APC na cikin rudani.
Tun da aka samu Musulmai biyu da za a rantsar a matsayin shugaban kasa da mataimaki, Mataimakin Shugaban APC na Arewa bai yarda Musulmi ya karbi Majalisa ba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari