Majalisar dattawan Najeriya
Hon. Yusuf Gagdi ya fito neman shugabancin majalisar wakilan tarayya, yana kamfe a boye. Gagdi ya ce burinsa ne a samu gyara a kundin kasafin kudin Najeriya.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Salihu Lukman, ya fasa kwai kan yadda wasu ke bayar da cin hanci domin samun shugabancin majalisa ta 10 mao zuwa.
Matasan Arewacin Najeriya sun fito sun bayyana yankin da ya kamata a ba shugabancin majalisar dattawa da na wakilai bayan da kowa ke nuna sha'awarsa na mukamin.
Abdulmumin Jibrin ya bayyana cewa bai kamata musulmi ɗan Arewa ya zama shugaban majalisar dattawa ba. Yace duk mai son ƙasar nan ba zai so aukuwar hakan ba.
A wata wasika mai shafi biyu, Olusegun Obasanjo ya nemi Birtaniya ta ji kan Ike Ekweremadu, ya tsoma baki a shari’ar da ake yi da Sanatan da iyalinsa a Ingila
‘Yan adawa sun fara kutun-kurun, ana so a mamayi Jam’iyyar APC. ‘Yan PDP, LP, APGA, YPP da NNPP su na ganin adadinsu ya kai su iya tsaida wanda zai zama shugaba
Tsohon shugaban masu rinjaye kuma sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Ali Ndume, ya bayyana kudirinsa na neman shugabancin majalisar dattawa a zango n
Osita Izunaso ya ce ya cancanta ya zama shugaban majalisar dattawa da za a rantsar a Yuni. Sanatan na Imo ya hango kan shi a kujerar Shugaban Majalisa a 2023.
Dan takarar shugaban kasa na PDP ya bayyana cewa, a halin da ake ciki bashi da wani dan takarar gwamnan da yake goyon baya a zaben na gwamnan Kogi da ke tafe.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari