Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon dan majalisar tarayya, Shehu Sani ya tuna da ranar damokradiyya, ya saki jerin sunayen yan arewa da suka kasance cikin fafutukar tabbatar da June 12.
Bangaren Sanata Abdulaziz Yari, ɗaya daga cikin na gaba-gaba a takarar shugabancin majalisar dattawa, ya musanta zargin yin amfani da kudi domin siye sanatoci.
Kashim Shettima ya bayyana cewa a shirye yake ya ɗuka ƙasa kan guiwoyinsa domin ya roƙi zaɓaɓbun sanatoci su zaɓi Godswill Akpabio shugaban majalisar dattawa.
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa Sanata Godswill Akpabio shi ne ya cancanta da ya shugabanci majalisar dattawa ta 10 saboda kwarewarsa.
Kungiyar dattawan arewa ta bukaci jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da ta bari yan majalisar dokoki ta 10 su zabi wanda suke so ya jagoranci harkokinsu.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta bayyana cewa.ba za ta gayawa ƴan majalisunta ƴan takarar da za su zaɓa ba a.shugabancin majalisa.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bukaci zababbun sanatoci da su duba cancanta da ra'ayin kasa wajen zabar shugabannin majalisa ta 10 ba aljihunsu ba.
Rochas Okorocha, ya bukaci shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan da ya koya masa yadda ake komawa majalisar dattawan ba tare da shiga zaben fidda gwani ba.
Sanata Orji Kalu ya sharbi kuka yayin da ya bayyana irin wahalar da ya sha duk da kuw ashi ba barawo bamne amma aka yi masa sharri a lokacin da ya sauka mulki.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari