Majalisar dattawan Najeriya
Sakamakon dokar da Muhammadu Buhari ya rattaɓa wa hannu kafin barin Ofis, ya zama waji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ministoci cikin watanni biyu.
Sanata Abdulaziz Yari, sanata daga Zamfara kuma tsohon gwamnan jihar ya bayyana cewa wasu daga cikin sanatocin da ya tabbatar da za su zabe shi sun yaudare shi.
Sammako Sanatoci su ka yi wajen zuwa majalisar tarayya a ranar da za ayi zabe. Sanatan Ekiti ya ce sun yi kwanaki babu barci saboda yakin zaben Akpabio/Barau.
Bayanai sun fito kan yadda jagororin PDP su ka goyi bayan APC Majalisa. Nyesom Wike da mutanensa sun taimaka a samun nasarar Godswill Akpabio da Tajudeen Abbas
Sanatan Borno ta kudu kuma ɗaya daga cikin na sahun gaba da yakin neman zaben Akpabio, Ali Ndume, ya ce kar a ga laifinsa idan sabon shugaban Sanatocin ya gaza.
Godswill Akpabio ne ya lashe zaɓen Majalisar Dattawan da aka gudanar a ranar Talata, a yayin da Tajuddeen Abbas daga Kaduna ya lashe zaɓen kakakin Majalisar.
Za a ji dalilan da su ka jawowa Abdulaziz Yari cikas a zaben Majalisar Dattawan Najeriya. Tun daga Jam'iyya har zuwa fadar shugaban kasa, ba su tare da Yari.
Wasu daga cikin gwamnonin APC da PDP sun halarci zaben shugabannin majalisa ta 10 a Abuja. Zaɓen ya samar da Akpabio da Tajudeen Abbas a matsayin shugabanni.
Rahoto ya zo cewa Ali Ndume ya ce ba a banza Godswill Akpabio ya doke Abdulaziz Yari, ya zama shugaban majalisa ba. Sanatan ya bayyana komai ne a wata hira.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari