Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Godswill Akpabio, sabon shugaban majalisar dattawa ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja bayan lashe zabe ranar Talata.
An zaɓi Godswill Akpabio, a ranar Talata, 13 ga watan Yuni, a matsayin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya ta 10, wacce sanatoci daga jam'iyyu daban-daban.
Tajudeen Abbas mai wakiltar mazabar Zariya a jihar Kaduna ya samu kuri'u 353, ya lallasa abokan adawarsa. Mun tattaro tarihin sabon shugaban majalisar kasar.
Bayan sanar da sakamakon wanda ya lashe zabe, a halin yanzu an rantsar da Sanata Godswill Akoabio a matsayin sabon shugaban majalisar dattawa ta 10 daga yau.
Mun tattaro maku tarihin rayuwa da siyasar Sanata Godswill Akpabio da na Sanata Barau Jibrin da su ka gaji Ahmad Lawan da Ovie Omo-Agege a majalisar dattawa
Sanatan Adamu Bulkachuwa ya yi tinkaho da rawar ganin da yake takawa a rayuwar matarsa, Justis Zainab Bulkachuwa wajen yanke hukunci lokacin da take alkali.
Zababben yan majalisa sun yi asubancin zuwa harabar majalisar tarayya a yau Talata 13 ga watan Yuni da ake fatan zaben shugabannin da za su jagoranci majalisar.
Za a ji labari tsohon Ministan Neja-Delta, Sanata Godswill Akpabio ya lashe zaben majalisar dattawan Najeriya da aka yi a safiyar Talata, 13 ga watan Yuni 2023.
Rahotanni daga majalisar dattawa Najeriya sun nuna cewa fafatawa ta ɗauki zafi tsakanin manyan yan takara guda biyu, Sanata Akpbio da kuma Abdul'aziz Yari.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari