Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawan Najeriya ta yi shiru na minti ɗaya domin girmama marigayi Abdulralman Ado Ibrahim, Basarake ƙasar Ebira ta ya rasu a kwanakin baya.
‘Yan majalisa sun bukaci a dauki mataki bayan farfadowar ‘Yan Boko Haram a Borno da Yobe yayin da aka tattauna game da sababbin hare-haren kungiyar Boko Haram.
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya sanya hannu kan karin kasafin kudin N2.17tn na shekarar 2023 a fadar shugaban kasa da ke Abuja a ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba.
Wata babbar kotun tarayya da ke Osogbo, jihar Osun ta daure wasu mutane biyar na tsawon shekaru biyar a gidan gyara hali akan laifin yada bidiyon tsiraci da damfara.
Kotun daukaka kara ta tabbatar da Ministan Ayyuka, Simon Bako Lalong a matsayin wanda ya lashe zaben Majalisar Tarayya a mazabar Plateau ta Kudu.
Majalisar Dattawa a karshe ta yi martani kan rikicin Isra'ila da kungiyar Hamas yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin kasashen biyu a yankin.
Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar Labour Party ya bayyana cewa ba za su iya hana shirin majalisar tarayya na siyo motocin N160m ga ƴan majalisu ba.
Wani Malamin addinin Kirista ya fadi dalilin da ya sa dan takarar jam'iyyar SDP, Ajaka, ba zai ci zaben gwamnan jihar Kogi ba. A cewarsa, Ajaka ba shi da sa'a.
An bayyana sunayen wasu sanatocin Najeriya 4 da aka kora daga majalisa a wannan karon, an bayyana kadan daga dalilan da suka ja aka yi wannan kora kwatsam.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari