Fadar shugaban kasa
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya nuna adawa da kafa ‘yan sandan jihohi da hujjar cewa har yanzu Najeriya ba ta kai ga matakin haka ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya kaddamar da tsarin aikin Single Window, wanda zai samar da hanyar kasuwanci ta zamani ba tare da jinkiri ko biyan cin hanci ba.
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya caccaki kungiyar dattawa Arewa bisa kalamaɓ da ta cewa Arewa ta yi nadamar zaben Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta fitar da sanarwar cewa Bola Ahmed Tinubu zai gudanar da bikin karamar Sallah a Legas. An ruwaito cewa zai bar Abuja ranar Lahadi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana rufe kwamitin nan da ya yi aikin bincike a babban bankin Najeriya karkashin tsohom gwamna, Godwin Emefiele.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi buda bakin da mambobin kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC. Ya fadi girman aikin da ke gabansa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tonubu, zai je Dakar, babban birnin ƙasar Senegal domin shaida rantsar da zaɓabɓen shugaban kasa, Bassirou Diomaye Faye.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi wa 'yan Najeriya alkawarin cewa Shugaba Tinubu zai inganta komai a kasar kafin kammala wa'adinsa na mulki.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
Fadar shugaban kasa
Samu kari