Fadar shugaban kasa
George Moghalu ya fahimci abin da ya sa mutane ke kuka da gwamnatin Bola Tinubu. Tsohon mai binciken kudin na APC ya ce jama'a sun dauka gwamnatin nan ta dade.
Sanata Opeyemi Micheal Bamidele ya tabbatar da Majalisa za ta amince da sabon kundi kafin shekarar nan ta kare, ya fadi wannan ne a Iyin-Ekiti a jihar Ekiti.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye gidan gwamnatin jihar Ribas da ke Fatakwal kan batun yarjejeniya 8 da Gwamna Fubara ya rattaɓa hannu a Villa.
Tsohon kwamishinan PDP, David Briggs ya fito ya yi magana da manema labarai a game da rikici da sulhun da aka yi wa Nyesom Wike da Simi Fubara ta hannun Bola Tinubu.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Richard Adeboye, ya yi kira ga yan Najeriya da su yi wa shugabanninsu addu’a domin samun ci gaban da ake muradi.
Raji Babatunde Fashola SAN ya ce bai kamata Bola Tinubu ya shiga rigimar siyasar Ribas da Ondo ba. Tsohon Gwamnan Legas yake cewa katsalandan bai dace ba.
Shugaba Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa kuma ta sirri da Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da kuma tsohon Gwamna Peter Odili a fadarsa da ke Abuja.
Rahotanni daga fadar shugaban kasa sun nuna cewa Bola Ahmed Tinubu na tattaunawa da wakilan ƙungiyar gidajen jaridu ta ƙasa NPAN a fadarsa Villa Abuja.
Majalisar ECOWAS ta fadaawa Africans Without Borders abin da ake jira kafin a cire takunkumi a kan Nijar. Kungiyar ta na aiki a kasashe irinsu Benin, Gambiya, Ghana.
Fadar shugaban kasa
Samu kari